Abdulmumin abubakar tsanyawa Mutanen biyu sun rufe kofa a yau Laraba Yayin wata ziyara ta musamman da Bola Ahmed Tinubu Ya Kai gidan tsohon shugaban kasa dake Abeokutan jihar Ogun. An aiyana Dan takarar jam'iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Osun, Sanata Ademola Adeleke a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan a hukumance. Jul 25, 2023 · An cafke wasu mutane hudu da ake zargin mayakan Boko Haram ne a birnin Yola na jihar Adamawa, lokacin da suke yunkurin kai harin Bam gidan tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar dake birnin na Yola. Sep 9, 2022 · SANATA RUFA'I SANI HANGA. 1. com AREWA RADIO | BARKA DA ASUBA #ABDULMUMIN ABUBAKAR TSANYAWA www. 1 Abdulmumin Abubakar Tsanyawa Dukkan labaranku Sunja Hankalina musamman labarin da Govnan Abba yace babu wani Tsaiko kan Zaben da za'agabatar Ranar Asabar Me Zuwa in Allah yakaimu #Sharshina Allah yazaba mana Jagorori Nagari Sakon Mansur Sani Unguwar-Taiki ɗan mutan Karaye Jul 5, 2021 · Abdulmumin Abubakar Tsanyawa. Dec 12, 2023 · Abokan huldar bankuna na cigaba da nuna bacin ransu sakamakon karancin takardun kudi, A yayin da bankuna da dama, suka takaita yawan kudin da mutum zai iya cira, su kuwa masu POS sun kara cajin da suke yi da kaso 100 bisa 100. LABARAN BARKA DA ASUBA 30-03-2024 Abdulmumin Abubakar Tsanyawa www. Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC ta yi watsi da wasu rahotanni dake cewa an haramta cin taliyar Indomie, tare da tabbatar wa alumma cewa taliyar tana da inganci kuma bata da matsala. ku bamu tsokacinku kan yadda kuke jin shirin dama yadda za'a kara Apr 11, 2023 · A yayin da watan Ramadana ke kara nisa hankula kuma sun karkata daga siyayar buda baki zuwa siyayar sallah wanda yawanci yake da alaka da siyan sababbin kaya ga manya da yaran alummar musulmai. Oct 18, 2023 · WIKE DA SHUGABAN KASA . 6h󰞋󱟠 Aug 3, 2022 · Tsohon Shugaban Kasa Obasanjo. Apr 23, 2024 · KAYODE. Aug 11, 2023 · By Abdulmumin Abubakar Tsanyawa @A_A Tsanyawa Share on Facebook; Share on Messenger; Share on Messenger; Share on X; Share on Whatsapp ‘Yan kasuwar man sun tabbatar Nov 16, 2022 · Tsohon shugaban kasar Amurika Donald Trumph. Alamu na nuni da cewar shugaban kasa Bola Tinubu zai kirkiri wasu sabbin ma’aikatu daga cikin wadanda ake dasu,Kamar yadda shugaban ma’aikatansa Femi Gbajabiamila ya baiyana a daren jiya a Abuja. Mar 17, 2016 · By Abubakar Haruna Muhammad -The Nigerian Voice, Kano Listen to article The emir of Kano Malam Muhammadu Sanusi the second has said that it is only when government implement proper planing of industries and companies that things will revive to better. Facebook gives people the power to share and makes the world more open and Jun 15, 2023 · Dakataccen gwamnan Babban bankin kasa, Godwin Emefiele , Ya shiga rana ta shida ya na tsare a hannun hukumar tsaron farin kaya ta DSS, bisa zarginsa da daukar nauyin aikata lefukan ta’adanci, da kuma badakalar kudade. Iyorchia Ayu ya mika ragamar tafiyar da jam’iyyar ga matimakinsa na shiyyar Arewa Umar Iliya Damagun. Shugaban kwamitin karbar Mulki na jam'iyyar NNPP Dr Abdullahi Baffa Bichi ne ya jagoranci kai ziyarar gani da Ido zuwa wajen da ake zargin an sayarwa da Abba Ganduje. Aug 11, 2022 · ATIKU ABUBAKAR. 1 | Kumain ng skip Facebook Abdulmumin Abubakar Tsanyawa ana jin jiki yau . May 12, 2023 · Hukumar Hana Fasa Kwauri ta kasa reshen jihar Kaduna, Ta samu nasarar cafke wani Buhu Makare da Kakin soja wanda ake kan hanyar shigo dashi kasar nan daga Jamhuriyar Nijar, Daga tsakanin watan Maris zuwa Aprilun bana. Munzali Hamisu Tudun Doka. Share your videos with friends, family, and the world Nov 26, 2022 · TINUBU DA ATIKU . Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, Ya koka game da tsadar Man Dizal, inda yace al’amarin na shafar kasuwancinsa. Nov 28, 2023 · Hukumar kula da sufurin jirage sama ta kasa ta fara bincike kan dalilan da suka sa wani jirgin United Nigeriya Samfurin NUA 0506 da ya kamata ya sauka birnin Taraiyya Abuja, amma ya yi batan hanya inda ya sauka birnin Asaba na jihar Delta. Sunusi Ahmed Rogo and 327 others 󰤥 328 󰤦 62 󰤧 8. Oct 5, 2023 · Mai Shari'a Ariwoola. Kasa ta koma hannun mata Sep 7, 2022 · Hukumar ‘yan sandan kasa da kasa ta Interpol ta kama mai sasantawa tsakanin 'Yan Ta'adda da fasinjojin da harin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna ya rutsa da su, Tukur Mamu a filin jirgin sama na birnin Alkahira na kasar Masar, akan hanyarsa ta zuwa kasa mai tsarki domin yin ibadar Umrah. “A wasu asibitocin, shugabanninsu nada ikon cire kiman Naira miliyan biyu, yayin da ka’idar ta ce ba za su iya fitar da fiye da naira dubu Feb 8, 2024 · KAYAN ABINCI. Public group 󰞋 182 Members Oct 31, 2023 · JUDE BELLINGHAM. Apr 11, 2023 · Buhari. Nov 15, 2022 · Jiragen Yakin Rundunar Sojin Sama ta Kasa. Facebook gives people the Jul 20, 2022 · SHUGABAN KUNGIYAR ASUU, FARFESA EMMANUEL OSODEKE. Babban lauyan gwamnati kuma kwamishinan shari’a na jihar Kano, Barrister Lawan Musa, Ya ce gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje a shirye yake ya saka hannu kan hukuncin kisa ta hanyar rataya da aka yankewa, sheik Abduljabbar Nasiru Kabara. Halifa Khalid Kurnia Asabe. Sep 8, 2022 · Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci ‘yan Najeriya da su Kasance masu yakini da karfin da sojojin kasar nan ke da shi wajen kare Najeriya da kuma samar da dawwamammen zaman lafiya da kwanciyar hankali a kasar nan. Musa Abubakar Bamusa. Dr Ado Hamza Soron Dinki ya rasu ne da karfe 10 da mintina 30 na daren Litinin, 14 ga watan Nuwambar 2022. Shahararren dan wasan kwallon kafar na Brazil Pele, wanda shine dan wasa mafi girma a tarihi kuma wanda ya lashe gasar cin kofin duniya sau uku ya rasu bayan yayi fama da cutar daji. Muhammad Gali Indabawa and 680 others 󰤥 681 󰤦 146 Jul 28, 2023 · TINUBU. Dan takarar shugabancin kasar nan a karkashin jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, Ya sake nanata kudirinsa na tabbatar da an samu cigaba ta bangaren shigar da matasa cikin harkokin siyasa da kuma jagoranci. Wasu ‘Yan bindiga da ba’a san ku su waye ba sun halaka mutane 38, wanda ya hada da kananan yara da kuma Mata a garin Taka Lafiya na karamar hukumar Karu, dake jihar Nasarawa. Jan 19, 2025 · Gaskiya Abdulmumin Abubakar Tsanyawa kana bamu comedy fa . Jun 27, 2023 · By Abdulmumin Abubakar Tsanyawa @A_A Tsanyawa Share on Facebook; Share on Messenger; Share on Messenger; Share on X; Share on Whatsapp; BUK. A yaune shugaban kasa Bola Tinubu zai ta shi daga Abuja zuwa masarautar kasar Netherland domin yin wata ziyarar aiki. Apr 25, 2023 · Zababben shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, Ya ce Lafiyarsa Kalau sannan kuma a shirye yake wajen tafiyar da harkokin mulkin kasar nan,Gabanin rantsar dashi a matsayin shugaban taraiyyar kasar nan. Nov 15, 2022 · Marigayi Dr Ado Hamza Soron Dinki . Sanata Adeleke Ademola na jam'iyyar PDP ya lashe zaben gwamnan jihar Sousna da aka yi a ranar Asabar. Aug 13, 2022 · Sama da Gidaje Dubu biyu da Dari Biyar ne suka salwanta a gabashin Kasar Sudan, sakamakon wata ambaliyar ruwa da aka samu, wadda tayi sanadin raba dubban mutane da muhallansu, kamar yadda kafofin yada labarai na kasar suka baiyana. Nov 15, 2023 · Sanarwar wadda ta fito ta hannun kakakin babban bankin Isa Abdulmumin, Ya ce rassan babban bankin kasa zasu cigaba da karbar tsaffi da kuma sabbin takardun kudi daga hannun bankunan ajiya. Mutanen biyu da ake kallon basa ga maciji da juna sun Yi ganawar Sirri ne a Ranar Laraba. Dukan labaranku sun ja hankali na musamman karin Maganar ku. Fitaccen dan wasan kwallon kafa na duniya dan asalin kasar Brazil Pele ya rasu yana da shekara 82 a duniya. Sep 8, 2022 · hope for better plateau central zone. Jul 15, 2022 · Jam’iyyar PDP ta kai kara gaban wata kotu, inda take bukatar a tursasawa Hukumar Zabe ta kasa mai zaman kanta ta hana Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu da kuma na jam’iyyar LP Peter Obi, sauya sunayen wadanda zasu yi masu takarar mataimaki. Abdulmumin Abubakar Tsanyawa. Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar APC, Bola Tinubu ya taya abokin karawarsa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar murnar cika shekara 76 a duniya a ranar juma’a. Join Facebook to connect with Abdulmumin Abubakar Tsanyawa and others you may know. Samaila Tsanyawa Tsanyawa is on Facebook. Nov 3, 2022 · Garkuwa da Mutane. 1 Sep 14, 2022 · Shugaban jam’iyyar PDP na kasa Dr. Abdulmumin Abubakar Tsanyawa. Abdulmumin Abubakar Tsanyawa Salam tsanyawa fatan alkairi dukkanin labaranku Sunja hankalina musammman karin Maganarku Allah yakara Abdulmumin Abubakar Tsanyawa is on Facebook. Dec 14, 2023 · Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da Shugaban Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Sama ta kasa NCAA, Kyaftin Musa Shuaibu Nuhu, ba tare da bata lokaci ba Jan 3, 2023 · By Abdulmumin Abubakar Tsanyawa @A_A Tsanyawa Share on Facebook; Share on Messenger; Share on Messenger; Share on X; Share on Whatsapp; Shugaban kasa Buhari Yana saka Jun 11, 2024 · Public group 󰞋 220K Members Oct 24, 2024 · Arewa Radio 93. Jun 13, 2023 · Kungiyar malaman jami’o’I ta kasa ASUU, ta bayyana dokar bada lamunin karatu ga daliban manyan makarantu a kasar nan, da shugaban kasa Bola Tinubu ya sanyawa hannu a jiya, matsayin nuna banbanci tsakanin ‘ya’yan masu hannu da shuni da kuma ‘ya’yan talakawa. Dec 13, 2022 · Kudin Crypto 'Yan sandan Bahamas sun kama Sam Bankman-Fried, mutumin da ya kafa kamfanin hada-hadar kirifto amma jarinsa ya karye wato FTX, in ji atoni janar na ƙasar Dec 29, 2022 · Femi da Osodoke. com Arewa Radio 93. Haka zalika bankin ya ce yana aiki tare da hukumomin da abun ya shafa domin ganin an janye hukuncin da kotu ta yanke kan amfani da sabbin takardun kudin nan Sep 8, 2022 · Wike ya ce dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya shaida masa da kansa lokacin da ya lashe zaben fidda gwani a watan Mayu, cewa dole Ayu ya sauka daga kan shugabancin jam’iyyar. Mar 20, 2024 · 231 Members. 1 was live. Yan bindigar da suka sace wadansu mata Ukku yan uwan juna a jihar Kaduna, wadanda suka hada da wata mai tsohon ciki wadda ta haifi jaririnta a hannun yan bindigar, sunyi barazanar halaka matan da suke tsare dasu. Sep 27, 2022 · YAN TA'ADDA. 1. Aug 8, 2023 · By Abdulmumin Abubakar Tsanyawa @A_A Tsanyawa Share on Facebook; Share on Messenger; Share on Messenger; Share on X; Share on Whatsapp; A halin yanzu, Ba lallai ba ne Aug 17, 2022 · Ma'aikatan Lantarki suna tsaka da yin Gyaran Wuta. Jul 22, 2022 · Wata Babbar Kotun taraiyya dake zamanta a Abuja, ta sahhalewa wata kungiyar farar hula samun wani umarnin kotu dake neman tursasa Sufeton Yansanda na kasa, gurfanar da Dantakarar Shugaban Kasa na Jam’iyyar APC Bola Tinubu bisa zarginsa da bada bayanan Karya. Babban jojin Najeriya mai shari;a Olukayode Ariwoola ya ce babu wata suka duk zafinta ko wani ra’ayin jama’a da zai sa bangaren shari’a ya yi wasu abubuwa da suka ci karo da kundin tsarin mulkin kasa, a shari’oin dake gaban kotunan kasar nan. Sha Aibu Amenu Umarr and 232 others 󰤥 233 󰤦 39 󰤧 4. Tare da Abdulmumin Abubakar Tsanyawa da kuma Ahmad Kabo Idris #KANUN #LABARAI. Allah ya yiwa kwararren likita na farko a bangaren Kunne da Hanci da Kuma makwagoro a jihar Kano, rasuwa. Ministan Abuja Nyesom Wike ya jagoranci tawagar tsaffin gwamnonin guda hudu da kuma guda daya dake kan mulki a halin yanzu, inda suka gana da shugaban kasa Bola Tinubu a daren jiya. ~~Sabbin Sarakunan Kano da Bichi sun Karbi Takardun Kama Aiki Daga Hannun Gwamna #Ganduje , Yayin da Tsohon Sarkin Kano Sanusi ya zama Uban Jami'ar Jihar Kaduna. Sep 13, 2022 · A yau ne mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo zai tashi daga Abuja zuwa Nairobi na kasar Kenya domin wakiltar Najeriya a wajen bikin rantsar da shugaba William Ruto a matsayin Zababben shugaban kasar Kenya na biyar. Jul 6, 2022 · Hoton masu tsaron lafiyar Shugaban Kasa ‘Yan Ta’adda sun yiwa Ayarin motocin jami’an dake tarbar shugaban kasa harin kwantan ‘bauna, tawagar jami’an sun hada da jami’an tsaro da ‘yan Jarida da kuma masu tsara harkokin tarbar baki na fadar shugaban kasa. 16 hrs. Hukumar Kididdiga ta kasa ta bayyana cewa farashin kayan abinci kamar naman sa da shinkafa sai wake da albasa da Doya da sauransu sun karu a watan Satumbar bana. Gwarzon dan wasan real Madrid da kuma kasar Ingila Jude Bellingham ya lashe kyautar gwarzon dan wasan da ya fi zura kwallaye a raga ta Kopa Trophy. Lawan Abdulmumin Abubakar Ugt Engr Sani Bala tare da dan Amanar sa wato mai girma right hon Dr Aminu Idi Shuwaki kananan hukumomin kunchi da tsanyawa mudai Dec 13, 2023 · FESTUS KEYAMO. cigiya shugaban tashar ramin alkhairi dake kan titin zaria sunzo suna neman dan uwan wannan bawan allah mai suna sani. Join Facebook to connect with Samaila Tsanyawa Tsanyawa and others you may know. Jul 27, 2022 · Wani binciken sirri ya gano cewa kungiyar mayakan ISWAP dana Boko Haram na shirin kai hare-hare a wasu jihohin Arewa maso Yamma da Arewa ta Tsakiya da kuma Kudu maso Yammacin kasar nan. Jami’ar Bayero ta kare Jul 22, 2022 · By Abdulmumin Abubakar Tsanyawa @AA_Tsanyawa Share on Facebook; Share on Messenger; Share on Messenger; Share on X; Share on Whatsapp; AHMED IDRIS. A yau ne hukumar May 18, 2023 · Majalisar zartarwa na kasa karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta amince da jinginar da filayen sauka da tashin jiragen sama Nnamdi Azikwe dake Abuja da kuma filin jirgin sama Mallam Aminu Kano dake nan nan Kano. Yan fashin daji na cigaba da shan matsi daga bangaren rundunar sojin sama ta kasa, a yayin da rundunar ta samu nasarar lalata wasu daga cikin maboyar ‘yan fashin dajin dake kananan hukumomin Chikun da Igabi na jihar Kaduna. A yayin da ake fuskantar barazanar tafiya yajin aiki daga bangaren Ma’aikatan wutar lantarki a kasar nan, A yanzu haka kanfanin Samar da Wutar Lantarki na Kasa TCN, Ya roki Ma’aikatan dasu maida wukarsu cikin Kube, kada su fara yajin aikin da suka yi niyyar somawa daga yau. Jan 16󰞋󱟠 󰟝 ABDULMUMIN ABUBAKAR TSANYAWA. please let prepare our tomorrow today. Facebook gives people the power to share and makes the world more open abdulmumin abubakar tsanyawa. Join group Sep 21, 2022 · Wata tsohuwar Akori Kura da ake 'daukar itace da ita, ta koma motar daukar marassala lafiya wuta ta juya motar daukar marasa lafiya domin ceto mata masu rayukan mata masu juna biyu, Sannan Kuma an sayi wani kwandon zuba shara a kan Naira Dubu 100. Jun 29, 2023 · FETIR. Dillalan Man fetir sunyi hasashen cewar farashin litar man fetir zata iya haura naira 700 a nan jihar Kano da wasu jihohin Arewacin kasar nan, daga wata mai kamawa na Yuli. 1: #KOWACCE #TAMBAYA #SHIRI #NA #MUSAMMAN TARE DA @Abdulmumin Abubakar Tsanyawa. Kotu ta amincewa Aug 16, 2022 · Wasu Rahotanni na baiyana cewa tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Malam Ibrahim Shekaru na shirin ficewa daga jam’iyyar NNPP mai kayan Marmari zuwa Jam’iyyar PDP mai Alamar Lema, biyo bayan wata ganawa da suka yi da Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar. Jul 24, 2023 · Shugaban kungiyar malaman jami’o’i ta kasa ASUU, Farfesa Emmanuel Osodeke, ya bukaci gwamnatin tarayya ta sake duba kan karin kudin makaranta da ake samu yanzu haka a makarantun Hadaka na kasar nan. Nov 27, 2023 · Gwamnatin tarayya ta bullo da wani tsari na inganta samar da Mamakashin iskar gas a fadin kasar nan, a wani mataki na magance matsalolin da suka shafi samar da makamashin da ake amfani das hi wajen yin girki. Dec 15, 2022 · By Abdulmumin Abubakar Tsanyawa @A_A Tsanyawa Share on Facebook; Share on Messenger; Share on Messenger; Share on X; Share on Whatsapp; Yanzu haka an jibe jami'an May 15, 2023 · YAN BINDIGA . Auwal Sarautah Tsanyawa is on Facebook. Sep 13, 2022 · By Abdulmumin Abubakar Tsanyawa @A_A Tsanyawa Share on Facebook; Share on Messenger; Share on Messenger; Share on X; Share on Whatsapp; Tukur Mamu . Ya ce an samu raguwar masu aikata lefuka a bana, idan aka kwatanta dana shekarar data gabata, lokacin da jami’an hukumar suka dakume masu karya dokokin hanya dubu 7 da 835. Jul 6, 2022 · A yanzu haka Hukumar kula da Gidajen Gyaran Hali ta kasa ta tabbatar da harin da aka kai, kamar yadda yake kunshe cikin wata sanarwa da Jami’in Hulda da Jama’a na Hukumar Abubakar Umar ya fitar. Adam Ibrahim. Sanarwar tace wasu ‘yan ta’adda da ba’a san ko su waye ba sun kaiwa gidan gyaran hali na kuje hari da karfe 10 na dare, sai dai kuma jami Dec 16, 2022 · Ganduje da Abduljabbar. Tsohon tsohon shugaban kasar Amurka Donald Trump ya bayyana kudirinsa na neman zama shugaban kasa a fadar mulki ta White House a shekarar 2024. Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, Ya ce hukumomi dake kula da harkokin sufurin jiragen sama a kasar nan zasu fara tilastawa kanfanonin jiragen sama biyan diyya ga fasinjojin da suka fuskanci tsaikon tashin jirginsu, ko kuma aka soke tashin jirgin baki dayansa, daga watan janairun sabuwar shekara ta 2024. Jul 17, 2022 · Sanata Ademola Adeleke. Arewa Radio 93. LABARAN BARKA DA ASUBA 22-03-2025 Abdulmumin Abubakar Tsanyawa www. slm barka da juma'a. Dec 30, 2022 · Bayanin hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na hukumar Nabilusi Abubakar Kofar Na’isa ya fitar a yau juma’a. May 2, 2023 · ‘Daya daga cikin motocin safar dake dauke da ‘Yan Najeriyar da suka makale a kasar Sudan wadda take kan hanyar zuwa Birnin Port Sudan dake bakin gabar tekun kasar, domin tsallakar dasu zuwa kasar Saudiyya a jiya ta kama da wuta. Join Facebook to connect with Auwal Sarautah Tsanyawa and others you may know. Sanata Rufa’I Hanga ya samu tikitin takarar kujerar Sanatan Kano ta tsakiya a karkashin jam’iyyar NNPP. Fatan nasara. Oct 31, 2023 · NAMAN SHANU. Jan 15, 2025 · Su Abdulmumin Abubakar Tsanyawa manya harda wani ɗangale ƙafa kamar wani Vinicius Jr . Jul 27, 2023 · Hukumar tsaro ta farin kaya DSS ta yi alkawarin yin bincike kan abunda ya haddasa baiwa Hamatta Iska tsakanin jami’anta da kuma jami’an tsaron gidajen gyaran hali a babbar kotun taraiyya dake Ikoyin jihar Legas, a ranar Talatar data gabata. May 2, 2023 · NAFDAC. Jul 30, 2024 · LABARAN BARKA DA ASUBA 29-03-2025 Abdulmumin Abubakar Tsanyawa www. 1 Jul 7, 2022 · Kungiyar ISWAP Mai Ikirarin yin Jihadi A Yammacin nahiyar Afrika, Ta dauki alhakin harin da aka kai gidan gyaran hali na kuje dake birnin Taraiyya Abuja a ranar Talata. Aug 17, 2022 · Obasanjo Da Tinubu . May 11, 2023 · Abba Kabir Yusuf . Mazan kasar sun zama mata kenan. Majalisar wakilai ta fara wani yunkuri na hana ‘yan siyasa da masu ra’ayin siyasar samun mukamai a babban bankin kasa. arewaradio. Dec 30, 2022 · MARIGAYI PELE . Shugaban Kungiyar Malaman Jami’oi ta kasa ASUU, Farfesa Emmanuel Osodeke, Yace Da ace Yaran Yan siyasar kasar nan na zuwa Makarantun gwamnati da tun farko an magance yajin aikin da kungiyar ta kwashe watanni biyar tana kan yi. Babban sufeton yansanda na kasa Kayode Egbetokun, ya nuna rashin amincewarsa da kirkirar ‘yan sandan jihohi, inda ya yi gargadin cewar gwamnonin jihohi zasu mayar dasu yan amshin shata, ta hanyar hada baki da su domin tauye hakkin wani ko kuma bullo da wata matsala ta tsaro. A yayin da ake tsaka da zanga-zangar halin tsi-tsi a kasar nan, A yanzu haka wata Babbar kotun tarayya dake zamanta a Legas ta amince da wata bukata, wadda ke neman ‘kayyade farashin kayayyaki a kasar nan, nan da kwanaki bakwai masu zuwa. Apr 23, 2024 · TINUBU. Apr 26, 2023 · Tsohon Dan Takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2019, Ambrose Owuru, Ya garzaya gaban kotun daukaka kara dake Abuja domin ganin an hana rantsar da zababben shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, a matsayin sabon shugaban kasa a ranar 29 ga watan Mayun bana. Hanga ya samu tikitin ne domin maye gurbin da Sanata Ibrahim Shekarau ya bari, bayan ficewarsa daga cikin jam’iyyar zuwa jam’iyyar PDP. Jun 14, 2024 · 230 Members. Jami’ar Bayero dake nan Kano, ta baiyana cewa zata cigaba da harkokin koyo da koyarwa daga ranar 24 ga watan da muke ciki. Jul 19, 2023 · Abdulmumin Abubakar Tsanyawa. Join group Sep 15, 2023 · BARKA DA ASUBA #ABDULMUMIN ABUBAKAR TSANYAWA www. 5 likes, 0 comments - tangasports on March 24, 2025: "Jama'a abokina Abdulmumin Abubakar Tsanyawa ya sayi takalmin sallah ku taya ni tayashi murna don Allah ". com | By Arewa Radio 93. Jami’an yansanda a nan Kano sun kama wani Matashi dan shekara 29 a duniya mai suna Ado Ibrahim, Sakamakon zarginsa da aikata lefin yin garkuwa da wani yaro dan shekara Biyar a duniya mai suna Hamza Harisu, kuma ya halaka shi har lahira, Sannan kuma daga bisani ya nemi a biyashi naira milyan 20 a matsayin kudin fansa. Sep 14, 2022 · A nasa bangaren, shugaban kungiyar kwadago ta jihar, Sani Halliru, wanda ya samu wakilcin mukaddashin sakataren gwamnatin jihar, Abubakar Gusau, ya yi kira ga ma’aikata da su marawa kungiyoyin kwadago baya a kokarinsu na ganin gwamnati ta samar masu da walwala domin gabatar da aiyukansu yadda ya kamata. Majalisar Wakilai taga baiken shugaban kungiyar Malaman Jami’oi ta kasa ASUU, Farfesa Emmanuel Osodeke, bisa ikirarin da yayi na cewar, kakakin zauren majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila , ya yaudari malaman jami’oin kasar nan, bayan da yayi uwa da makarbiya wajen ganin sun janye yajin aikin watanni takwas da suka dauki lokaci suna yi. Jun 29, 2023 · Arsenal ta kammala cinikin fan miliyan 65 domin sayen dan wasan Jamus Kai Havertz daga kungiyar kwallon kafa ta Chelsea dake Landan kan kwantiragi na dogon lokaci kamar yadda tya tabbatar da matakin a shafinta na internet a jiya. Fatan alkhairi gare ku Arewa. Wata sanarwa da kakakinsa Ajuri Ngelale ya fitar, ta baiyana cewar shugaban kasar zai kuma halarci taron majalisar bunkasa tattalin arziki ta duniya, wanda za’a yi ranar 28 zuwa 29 ga watan da muke ciki a kasar Saudiyya. ku bamu tsokacinku #KOWACCE #TAMBAYA #SHIRI #NA #MUSAMMAN TARE DA @Abdulmumin Abubakar Tsanyawa. 1K views, 155 likes, 1 loves, 51 comments, 3 shares, Facebook Watch Videos from Arewa Radio 93. Oct 17, 2022 · KOFAR SHIGA JAMI'AR BAYERO DAKE KANO. Ibraheem Yunusa and 513 others 󰤥 514 󰤦 142 󰤧 10. Mashawarci na musamman ga shugaban kasa Muhammadu Buhari ta fuskar yada Labarai da kuma wayar da kai, Femi Adesina, Ya ce sai da ya shafe tsawon watanni takwas yana fama da rashin lafiya a shekarar 2017. Tuwo na maina ke nan!! 16 hrs. Jul 27, 2022 · Babban Bankin Kasa CBN. . Jul 13, 2022 · Bayanan da aka samu kan abubuwan da suka shafi annobar sarkewar numfashi ta Korona, daga cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC, Sun baiyana cewa an samu karuwar masu harbuwa da cutar a cikin wata daya a kasar nan da kimanin kaso 324 bisa 100. hslv lojrhg rskos zbzs jobhid bjei rcd mcag ocslu ziglgzo gga qqm owo fzsbcwi ognocns